Tuesday, September 17, 2019




Yabon Mahtama Ghandi Ga Annabi Muhammad S.A.W

Home Yabon Mahtama Ghandi Ga Annabi Muhammad S.A.W

Thé M Jáméél

Ku Tura A Social Media
An gayyaci Mahatma Ghandi wani taro ranar 23 ga watan june 1934 a Islamabad kasar Pakistan cikin jawabin sa lokacin da ya zo yin magana game da Annabi Muhammad S.A.W ga abun da yace,

A lokacin da aka tsare ni a kurkuku a India na samu damar Karanta wani littafi na Maulana Shibli akan Rayuwar Muhammad S A W. Kuma na fahimci cewa Muhammad Mutum ne mai Gaskiya,Mai Tsoron Ubangiji"

Nasan cewa ba wani abu sabo nake gaya muku ba amma inaso na bayyana muku yadda Rayuwar sa tayi matukar birgeni."

Ya Hadu da cutarwa mai yawa, shi mai matukar Jarumta ne kuma baya tsoron kowa face Ubangiji shi kadai. Ba'a taba samun sa da fadar wata magana ba tare da ya cika wannan maganar ba. inya so ma zai iya rokon ubangiji ya mai dashi mafi Kudin duniya amma baiyi hakan ba."

Ba iya mahatma Ghandi ba akwai mutane sanannu masu dimbin yawa da suka yabi Annabi Muhammad S A W.

Share this


Author: verified_user

0 Comments:

Note: Only a member of this blog may post a comment.