'Yar Shugaban kasa Zahra Buhari ta bayyana cewa ita fa bata iya magana da harshen Hausa sosai ba.
Zahra Muhammadu Buhari ta bayyana hakan ne a yayin wani taro da gidan Radion BBC ya shirya domin wadanda suka lashe gasar gasar da suke gabatar wa mai tajen 'HIKAYATA' wanda suka saba shirya wa ko wace shekara a babban birnin tarayyar Nigeria Abuja,
Mahaifin Zahra wato Shugaba Muhammad Buhari dai kamar yadda kowa ya sani Bafullatani ne garin Daura na jihar Katsina haka ma mahaifiyar ta matar shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari ita ma Bafullatana ce daga jihar Adamawa,
Zan baku mamaki domin bazan iya magana da hausa ba domin ko a gida idan ina magana da Hausa baban mu dariya yake yi mun inji Zahra"
Ta cigaba da cewa “Munyi rayuwar makaranta ne da fararen fata sannan kuma muna hada Hausa da turanci ne idan muna magana a gida” A karshe ta bayyana cewa yawanci a gida suna magana ne da fulatanci Wanda hakan yasa Hausa take yi mata wahala.
Wednesday, October 30, 2019
Author: Thé M Jáméél verified_user
RELATED STORIES
Shin gaskiya ne A'isha Buhari tayi yaji? A kwanakin nan ne dai kafafen sada zumunta suka
Yabon Mahtama Ghandi Ga Annabi Muhammad S.A.W An gayyaci Mahatma Ghandi wani taro ranar 23 g
Yadda ake samun kudi a Instagram Ko kun san da cewa kafar sadarwa ta Instagram w
WASIKAR MALAM IBRAHIM SHEKARAU GA GWAMNAN RIBASTsohon gwamnan jihar kano kuma sanatan kano ta ts
Ana siyasantar da batun Alzakzaky Sheikh Bala Lau A dai dai lokacin da yake gabatar da hudubar J
An gurfanar da wani zakara a kotu Wata kotu a kasar faransa ta fara zaman sauraro
0 Comments:
Note: Only a member of this blog may post a comment.